BBC News, Hausa - Labaran Duniya
Babban Labari
Wane tasiri sababbin harajin Trump za su yi ga tattalin arziƙin Najeriya?
Wannan na zuwa ne bayan Kotun Ƙolin Amurka ta yanke hukunci a watan Fabrairu cewa gwamnatin Shugaba Donald Trump ba ta bi ƙa'ida ba wajen ƙaƙaba wasu haraje da ta gabatar a baya.
KAI TSAYE, Iran ta ƙudiri anniyar kare tsaronta daga barazanar Amurka a mashigar Hormuz
Wannan shafi ne da ke kawo muku abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya na ranar Asabar 25 ga watan Yulin 2026.
Ɓoyayyar cibiyar nukiliyar Iran da Trump ke barazanar kai wa hari
Iran ta tanadi cibiyar, wadda har yanzu ake cigaba da ginawa domin maye gurbin manyan cibiyoyinta a Natanz da Isfahan.
Ko za ku iya banbance fuskar gaske da wadda aka haɗa da AI?
Humans are generally quite bad at spotting AI-generated faces, but new research suggests an hour of training could help change that.
Yadda gwamnati ta ware biliyoyin naira domin gyaran masallatai da coci a kasafin 2026
Kasafin kuɗin Najeriya na shekarar 2026 na ci gaba da jawo ce-ce-ku-ce, bayan bayyanar wasu rahotannin da ke nuna cewa an ware maƙudan kuɗaɗe domin gyaran wuraren ibada da kuma gudanar da ayyuka a masarautu.
Matsaloli 5 da za ku iya fuskanta idan kuna cin abinci daf da kwanciya barci
Likita ya ce cin abinci mai yawa ko mai nauyi kafin kwanciya na iya tilasta wa jiki ci gaba da aiki wajen narkar da abinci a lokacin da ya kamata ya kasance yana samun hutu da kuma haifar da matsaloli daban-daban, musamman idan mutum ya mayar da cin abinci daf da lokacin barci ɗabi'a.
Budurwar da ta rubuta Qur'ani da hannu cikin salo mai ƙayatarwa
Duk da irin tsauraran dokokin da gwamnatin Taliban ta ƙaƙaba, wadannan ƴanmata suna yin amfani da taɓo wajen yaƙar talauci.
Abin da ke ƙunshe a cikin wasiƙar da Trump ya rubuta wa Tinubu
Wata sanarwa da ta fito daga fadar shugaban Najeriya ta ce Shugaban Amurka Donald Trump ya yaba wa shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu kan abin da ya kira "ƙwazon jagorancinsa" wajen yaƙi da ta'addanci da kuma magance matsalar tsaro a Najeriya.
Shirye-shiryenmu
Saurari na gaba, Shirin Yamma, 19:29, 25 Yuli 2026, Tsawon lokaci 30,00
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban-daban na duniya.
Saurari, Shirin Hantsi, 06:30, 25 Yuli 2026, Tsawon lokaci 29,30
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban na duniya.
Saurari, Shirin Safe, 05:29, 25 Yuli 2026, Tsawon lokaci 30,00
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban na duniya.
Saurari, Ra’ayi Riga, 19:29, 24 Yuli 2026, Tsawon lokaci 1,00,00
Shiri ne a duk ranar Juma'a da ke baiwa masu sauraro damar bayyana ra'ayoyinsu.
Wasanni
KAI TSAYE, Guardiola ya ƙi ƙarɓar aikin horas da Italiya.
Wannan shafi ne da yake kawo muku labaran Gasar Kofin Duniya da aka kammala da kuma sauran labaran wasannin BBC Hausa na ranakun 20 zuwa 26 ga watan Yuli, 2026.
Madrid za ta saurari tayin Utd kan Tchouaméni, Arsenal na neman Stones
Real Madrid za ta saurari tayin sayen ɗan wasanta, Aurélien Tchouaméni, na Faransa, daga Manchester United, yayin da Arsenal ke son Stones da Konsa.
Tottenham na sa rai kan Savinho, Madrid ta ja da baya kan Rodri
Tottenham na da kwarin gwiwar sayen Savinho daga Manchester City, ita kuwa Real Madrid ta fara hakura da maganar Rodri, yayin da AC Milan ke sa ido a kan Phil Foden.
Abin da ya kamata ku sani kan Gasar Kofin Afirka ta mata ta 2026
An bayyana dalilan da suka sa aka jinkirta gasar, wadda ya kamata a fara a watan Junin da ya gabata.
Ƴanwasa 5 da suka samu manyan kyautuka a Gasar Kofin Duniya
A kowace Gasar Kofin Duniya da FIFA ke shiryawa takan lura da wasu ƴanwasan da suka fi fice a fannoni daban-daban domin karrama su kan rawan da suka taka a gasar.
Tashar WhatsApp ta BBC Hausa
A wannan shafin za ku samu labarai daga ƙasashen Afrika da kuma sauran sassan duniya da ɗumi-ɗuminsu domin masu bibiyar mu a WhatsApp.
Kuna son tattalin datarku?
Shiga shafinmu na labarai maras hoto domin rage zuƙar data
Labarai da Rahotanni Na Musamman
Rundunonin sojin Najeriya 12 da jihohin da suke karewa
A ranar Alhamis ne shugaban Najeriya Bola Tinubu ya amince da samar da ƙarin rundunar soji huɗu waɗanda za su yi daga jihohin Benue, da Kwara da Taraba da kuma Edo.
Abin da BBC ta gani a makarantar da aka kashe ɗalibai 120 a Iran
Manyan ɓuraguzan siminti suna reto daga saman benen da ya lalace. Har yanzu akwai wasu azuzuwa da ba su lalace ba tare da bangon da aka yi wa ado da zanen balan-balai da furanni masu launuka.
Abubuwan da suka sauya a Nijar shekara uku bayan juyin mulki
Nijar ta yi fama da juyin mulkin sojoji har sau huɗu tun bayan samun ƴancin kai daga Faransa a 1960.
Kotu ta yanke wa waɗanda suka sace ɗaliban Oyo hukunci
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ya yanke wa wasu mutane uku hukuncin ɗaurin rai da rai da aka kama bisa hannu a garkuwa da ɗaliban jihar Oyo da malamansu a karamar hukumar Oriire.
Iran ta ce ta kai hari tare da lalata sansanin sojin Amurka a Kuwait
Wannan shafi ne da ke kawo muku labaran abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya, Juma'a 24/07/2026
Abubuwan da yarjejeniyar nukiliyar Amurka da Saudiyya ta ƙunsa
Amurka da Saudiyya sun rattaba hannu kan wata yarjejeniya da za ta bai wa masarautar Saudiyya damar bunƙasa shirinta na makamashin nukiliya.
Wane ne Abu Salim al-Barnawi, mai ɗaukar hoton ISWAP da sojojin Najeriya suka kashe?
Asali yana cikin mayaƙa ne masu kai hare-hare, kafin daga bisani aka mayar da shi ɓangaren ɗaukar hoto da yaɗa ayyukan ƙungiyar.
'Matakai uku da muke bi don ceto ɗaliban da aka sace a Borno'
Fiye da wata biyu bayan sace ɗalibai a makarantu uku da ke garin Mussa a jihar Borno da ke arewa maso gabashin Najeriya, har yanzu iyaye na jiran ganin an ceto ƴaƴan nasu.
Me ake yi da kadarorin da ake ƙwacewa daga waɗanda ake zargi da sata a Najeriya?
Majalisar Wakilan Najeriya ta bijiro da binciken yadda ake gudanar da kadarorin da gwamnati ke ƙwacewa daga hannun mutanen da ake zargi da rashawa a ƙasar.
Da gaske gajimare ne ya faɗo a hanyar Abuja zuwa Kaduna?
Tun a makon da ya gabata ne abun ya fara ɗaukar hankalin matafiya, waɗanda suke sauka daga ababen hawansu tare da shiga cikinsa domin ɗaukar hotuna.
Me ya sa wasu ƙasashen Afirka ke ƙin karɓar kuɗaɗen tallafin Trump?
Bayan rusa babbar hukumar Amurka da ke bayar da tallafin ƙasashen waje a bara, gwamnatin Trump na sake bayar da ɗaruruwan miliyoyin daloli ga ƙasashen Afirka, domin tallafa wa tsarin kiwon lafiyarsu da kuma yaƙi da cututtuka.
Ko barazanar Houthi ta rufe Bab al-Mandab ka iya haddasa sabon rikicin jigila a tekun Maliya?
Mashigin mai tsawon kusan kilomita 115 da faɗin kilomita 36 na ɗaya daga cikin muhimman hanyoyin kasuwanci a duniya tun bayan buɗe Mashigin Suez a shekarar 1869, wadda ita ce mafi gajartar hanyar ruwa tsakanin Turai da Asia.
KAI TSAYE - Labaran BBC Hausa
Saurari labaran BBC Hausa Kai Tsaye Litinin zuwa Juma’a da karfe 0530, 0630, 1400 da 1930 GMT, sai kuma Asabar da Lahadi da karfe 0530, 0630 da 1930 GMT.






























































