BBC News, Hausa - Labaran Duniya
Babban Labari
Abin da muka sani kan mutuwar masu haƙar zinare a hannun jami’an tsaro a Neja
Aƙalla mutum 37 ne ake zargin sun rasu yayin da suke tsare a hannun hukumar tsaron farin kaya ta Civil Defence bisa zarginsu da haƙar zinare ba bisa ƙa'ida ba.
KAI TSAYE, Ba za mu tura sojoji don taimaka wa Amurka a yaƙin Iran ba - Koriya ta Kudu
Wannan shafi ne na kai tsaye da ke kawo muku labaran abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya na ranar Juma'a 18/09/2026
'Yadda abokaina suka mutu a gabana a hannun jami'an Civil Defence'
Wani mahaifi ya ce ɗansa ya bayyana masa cewa an tara su ne a cikin wani ɗakin tsare mutane tare da abokansa.
Me bayyanar ɗan Osama Bin Laden a sabon bidiyon alqa'eda ke nufi?
Bidiyon ya kuma nuna Hamza bin Laden, ɗan tsohon jagoran Al-Qaeda Osama bin Laden, a wani bidiyo da ake ganin ba a taɓa ganinsa a bainar jama'a ba.
Mece ce haɗakar siyasa ta "Rainbow Coalition" da Wike ya kafa?
Tun da farko dai haɗakar ta ƙara fitowa fili ne bayan gwamnonin APC sun zargi Wike da musu kutse duk da cewa shi ɗan jam'iyyar PDP ne.
Ko yankin Kudu maso gabashin Najeriya zai iya hana ɗan takara cin zaɓen shugaban ƙasa?
A tsarin siyasar Najeriya, jihohi suna da muhimmiyar rawa wajen rabon wakilci a Majalisar Tarayya, rabon albarkatu da kuma samun damar shiga manyan mukaman siyasa.
'Ba za mu buɗe Hormuz ba har sai ''an sauke'' Trump da Netanyahu'
Wannan shafi ne na kai tsaye da ke kawo muku labaran abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya a ranar Alhamis 17/09/2026
Ko cin hantar dabba na taimaka wa warkar da ciwon hanta?
Mutane da dama sukan ji ana cewa: "Cin hanta na taimaka wa ƙaruwar jini", musamman ga mata masu juna biyu ko kuma mutanen da ke fama da raunin garkuwar jiki.
Tsadar mai na sa ni tafiyar kilomita 10 kullum a ƙafa - Ma'aikacin gwamnati
BBC ta tattauna da wasu mutane a birnin wadanda aka same su suna halin tafiya a ƙsa zuwa wuraren ayyukansu da kuma ziyara.
Shirye-shiryenmu
Saurari na gaba, Shirin Rana, 13:59, 18 Satumba 2026, Tsawon lokaci 30,00
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban-daban na duniya.
Saurari, Shirin Hantsi, 06:30, 18 Satumba 2026, Tsawon lokaci 29,30
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban na duniya.
Saurari, Shirin Safe, 05:29, 18 Satumba 2026, Tsawon lokaci 30,00
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban na duniya.
Saurari, Shirin Yamma, 19:29, 17 Satumba 2026, Tsawon lokaci 30,00
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban-daban na duniya.
Wasanni
Arsenal na son Junior Kroupi, Real Madrid na nazari kan Branthwaite
Arsenal na zawarcin matashin ɗan wasan Bournemouth Eli Junior Kroupi, Real Madrid na nazarin yiwuwar ɗaukar Jarrad Branthwaite na Everton, yayin da Chelsea ke sha'awar Nico Williams.
KAI TSAYE, Man United za ta koma kan ganiya kamar da - Carrick
Wannan shafi ne da ke kawo muku labaran wasannin BBC Hausa daga 14 zuwa 19 ga watan Satumbar 2026.
Bayern na son Wirtz, Dortmund ta fasa sayen Sancho
BBayern Munich na sa ido kan Florian Wirtz, yayin da ɗan wasan gaban Bournemouth da Brazil Rayan zai iya komawa Liverpool, sai Borussia Dortmund ta fasa sayen Jadon Sancho.
Arsenal na zawarcin Rodrygo, Shaw zai iya barin Man United
Arsenal na sanya ido kan Rodrygo, Luke Shaw na shirin raba gari da Manchester United
Barcelona na sa ido kan Kane da Haaland, United na harin Branthwaite
Barcelona na sa ido kan Harry Kane da Erling Haaland, yayin da ɗan wasan gaban Jamus Nick Woltemade na iya maye gurbin Kane a Bayern Munich, yayin da Manchester United ke harin Jarrad Branthwaite, da ƙarin wasu labaran
Tashar WhatsApp ta BBC Hausa
A wannan shafin za ku samu labarai daga ƙasashen Afrika da kuma sauran sassan duniya da ɗumi-ɗuminsu domin masu bibiyar mu a WhatsApp.
Kuna son tattalin datarku?
Shiga shafinmu na labarai maras hoto domin rage zuƙar data
Labarai da Rahotanni Na Musamman
Fitattun matan da ke takarar majalisar dattawan Najeriya a zaɓen 2027
Yayin da shirye-shiryen babban zaɓen 2027 ke ƙara ɗaukar hankali a Najeriya, wasu fitattun mata sun shiga fafatawar neman kujerun Majalisar Dattawa a sassa daban-daban na ƙasar.
Waɗanne makamai ne Amurka ta girke a sararin samaniya?
Sakataren rundunar sojin sama ta Amurka, Troy Meink, ya ce makaman, wanda ke kewaya duniya a sararin samaniya, suna da muhimmanci wajen bayar da tsaro ga dakarun Amurka, daga barazanar hare-haren abokan gaba.
Yadda ake damfarar mutane da sunan FRSC ana cire musu kuɗi
Ɗaya daga cikin shafukan da ake yaɗawa shi ne frscgov.top/ng, wanda hukumar ta tabbatar ba nata ba ne, inda ta nanata cewa sahihin shafinta shi ne www.frsc.gov.ng.
Tasirin Kudu maso kudu a siyasar Najeriya
Daga tarihin gwagwarmayar neman 'yanci a yankin Neja Delta mai arzikin man fetur ya zuwa muhimmiyar rawar da yake takawa a tattalin arzikin ƙasa, yankin ya kasance muhimmin ɓangare na tsarin siyasar Najeriya tun ba a yau ba
Yadda kisan mata a Afirka ta Kudu ke ɗaga hankalin hukumomi
A ranar Talata, manyan jami'an gwamnati sun gana da masu bincike na lardin Gauteng bayan gano gawa ta takwas.
'Ɓarnar da Iran ta yi wa sansannonin sojin Amurka'
Wannan shafi ne na kai tsaye da ke kawo muku labaran abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya a ranar Laraba 16/09/2026
Me ya bambanta farashin man fetur a Najeriya da wasu ƙasashen Afrika?
Najeriya ta cire tallafin man fetur a 2023, lamarin da ya sa farashin man fetur ya tashi sosai, kuma hakan ya shafi sufuri da shafar kusan kowane fanni da jefa da dama na ƴan ƙasar cikin matsin tattalin arziki.
Yadda aka kama mutumin da ya nemi shawarar ChatGPT don kashe ɗansa
Shari'ar ta haifar da tambayoyi game da abin da ya kamata ya faru idan AI ya gano wata barazana kafin a aikata laifi.
Wane ne Olu Jacobs, tauraron finan-finan Nollywood da ya rasu?
Fitaccen jarumin Najeriya kuma tauraron masana'antar fina-finan Nollywood, Olu Jacobs, wanda ya tashi a birnin Kano, ya rasu yana da shekaru 84. Iyalansa ne suka sanar da rasuwarsa a shafukan s
Me ya janyo rashin jituwa tsakanin Wike da gwamnonin APC?
Wani kwantaccen rikicin siyasa tsakanin ministan Abuja, Nyesom Wike da gwamnonin jam'iyyar APC ya fito fili a ranar Litinin bayan da ike ya bayyana damuwarsa dangane da abin da ya bayyana da ƙoƙarin taɗe shi da gwamnonin ke yi.
Gwamnonin da ba za su je majalisar dattawa ba bayan kammala mulki a 2027
A yayin da zaɓen shekarar 2027 ke ƙara matsowa, siyasar Najeriya na shiga wani sabon salo, musamman a jihohin da gwamnoni masu ci ke kammala wa'adinsu na biyu.
Ina makaman da ake safara zuwa Najeriya ke shigewa?
A cikin watanni shida na farkon shekarar 2026, an shiga da da makamai da alburusai da darajarsu ta kai naira biliyan 55.06 cikin Najeriya.
KAI TSAYE - Labaran BBC Hausa
Saurari labaran BBC Hausa Kai Tsaye Litinin zuwa Juma’a da karfe 0530, 0630, 1400 da 1930 GMT, sai kuma Asabar da Lahadi da karfe 0530, 0630 da 1930 GMT.






























































