Sai da na ranci kudi na kai iyalaina Kano ina minista — Dan Masani

Bayanan sautiMarigayi Dan Masani Kano Maitama Sule akan batun juyin mulkin 1966
An wallafa

Mun yi waiwaye kan wasu kalaman da marigayi Dan Masanin Kano Maitama Sule ya yi a kan batun juyin mulkin shekarar 1966 da kuma batun hadin kan Najeriya.

Sai ku latsa alamar lasifika domin sauraron kalaman nasa.