BBC News, Hausa - Labaran Duniya
Babban Labari
EFCC ta ayyana neman Sadiya Farouq ruwa a jallo
Wannan shafi ne da ke kawo muku labaran yaƙin Iran da sauran abubuwan da ke faruwa a sassan duniya, 09/05/2026
Dr. East: Baturen da ya fara assasa jaridar Hausa a Najeriya
Farfesa Aliyah Adamu Ahmad ta ce daga fassara suka koma irin harkar jarida, inda a cewarta ya samar da Gaskiya Ta Fi Kwabo a 1939.
Abubuwan da za su bai wa Arsenal ƙwarin gwiwar doke PSG
To sai dai har yanzu, babban gwajinsu bai zo ba, sai a ranar 30 ga watan Mayu a birnin Budapest, inda za su kara da PSG, wadda ta kai wasan ƙarshen bayan doke Bayern Munich 6-5 gida da waje.
Mutumin da ya sayi tikitin APC don ƙalubalantar Tinubu
Yayin da mafi yawan jagororin jam'iyyar APC, mai mulkin Najeriya suka nuna amincewarsu ga Shugaba Tinubu a matsayin ɗan takara ɗaya tilo da zai tsaya wa jam'iyyar takarar 2027, an samu wani mutum da ya sayi fom ɗin takarar shugaban ƙasar.
Mourinho ya sanya wa Madrid sharaɗi, Newcastle da Chelsea na son Nunez
Rahotanni sun ce Mourinho wanda a yanzu yake horad da Benfica ya sanya sharadi ga Madrid cewa in ana so ya karɓi aikin kociyan to dole ne a ba shi cikakken iko da kuma dama sosai wajen saye da sayar da 'yan wasa
Ko zan rasa raina sai na yaƙi zalunci - Pantami
Farfesa Ali Isa Pantamin dai ya ce 'idan aka yi adalci a matakin masalaha to duk wanda ya samu namu ne, amma idan aka yi zalunci har ga Allah za mu ya ƙe zalunci.
Abu uku da ke haifar da rashin fahimta tsakanin Trump da Fafaroma
Duk da cewa Fafaroma Leo da Trump ba su taɓa musayar yawu a zahiri ba, masana diflomasiyyar Vatican sun yi amannar cewa akwai takun-saƙa a tsakani.
Me ɗage shari'ar ADC ke nufi?
Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta ɗage zaman sauraron shari'ar da Nafi'u Bala Gombe ya shigar yana ƙalubalantar sabon shugabancin jam'iyyar ƙarƙashin Sanata David Mark, har illa masha Allahu.
Yarjejeniyar tsagaita wuta tsakanin Amurka da Iran na nan daram - Trump
Wannan shafi ne da ke kawo muku labaran yaƙin Iran da sauran abubuwan da ke faruwa a sassan duniya, Juma'a 08/05/2026
Shirye-shiryenmu
Saurari na gaba, Shirin Safe, 05:29, 10 Mayu 2026, Tsawon lokaci 30,00
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban na duniya.
Saurari, Shirin Yamma, 19:29, 9 Mayu 2026, Tsawon lokaci 30,00
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban-daban na duniya.
Saurari, Shirin Hantsi, 06:30, 9 Mayu 2026, Tsawon lokaci 29,30
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban na duniya.
Saurari, Shirin Safe, 05:29, 9 Mayu 2026, Tsawon lokaci 30,00
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban na duniya.
Wasanni
Abubuwan da kuke son sani kan wasan Liverpool da Chelse a Premier
Za a yi karon batta tsakanin Liverpool da Chelsea a Premier League, kowacce na fatan samun maki uku da zai inganta makomarta a kakar nan.
Dalilai 4 da suka jefa Real Madrid cikin ruɗani
BBC Sport ta duba mako mai cike da matsala a Real Madrid CF, inda wannan fitacciyar ƙungiya ke fuskantar kakar wasa ta biyu a jere ba tare da lashe kofi ba.
Fernandes ne gwarzon marubuta labarin tamaula na 2026
Wannan shafi ne da zai ke kawo muku labaran wasannin BBC Hausa daga 4 zuwa 8 ga watan Mayun 2026.
Champions League: Wane jan aiki ne a gaban Arsenal?
Idan Arsenal na son ta yi nasara, to wajibi ne ta rusa shirin Luis Enrique, wanda shi ne ginshiƙin tsara ƙayatacciyar ƙwallon da PSG ke bugawa. Wace irin ƙwallo PSG ke bugawa?
City na kan gaba a zawarcin Vinicius, Barcelona na da damar sayen Alvarez
Manchester City ce a gaba wajen neman ɗaukan ɗan gaban Real Madrid da Brazil Vinicius Jr, wanda shekara ɗaya ta rage masa a ƙungiyar, yayin da Barca za ta iya lale yuro miliyan 100 ta sayi Alvarez na Argentina daga daga Atletico Madrid.
Tashar WhatsApp ta BBC Hausa
A wannan shafin za ku samu labarai daga ƙasashen Afrika da kuma sauran sassan duniya da ɗumi-ɗuminsu domin masu bibiyar mu a WhatsApp.
Kashe ƙwarƙwatar ido
Kuna son tattalin datarku?
Shiga shafinmu na labarai maras hoto domin rage zuƙar data
Labarai da Rahotanni Na Musamman
Yaƙin Iran: Wace ƙasa ce ta yi nasara?
Amsar wannan tambaya dai ta ta'allaƙa ne ga wanda ke bayar da labarin.
Matar da ta haifi ƴan biyar bayan shekara 12 tana neman haihuwa
"Na kwashe shekara 12 ina cikin takaici, ina ɓuya, kullum ina addu'ar samun haihuwa - daga ƙarshe Allah ya amsa addu'ata."
Shin Goodluck Jonathan zai iya tasiri idan ya tsaya takara a zaben 2027?
Yanzu haka dai a iya cewa ta bayyana karara, dangane da batun zawarcin da aka dade ana yi wa tsohon shugaban Najeriya, Dokta Goodluck Ebele Jonathan, don ya fito takarar kujerar shugaban kasa a zaben da ke tafe.
Alƙawura 5 da Tinubu ya yi wa ƴan Najeriya, shin ya cika?
Tuni dai Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya mallaka fom na sake takarar shugabancin ƙasar domin mulki a wa'adi biyu.
Mece ce ACF, kuma me ya janyo rikici a cikinta?
An kafa ƙungiyar tuntuɓa ta Arewa ko kuma Arewa Consultative Forum da Turanci wato ACF a ranar 7 ga watan Maris na shekarar 2000, inda ofishinta yake a Kaduna, a wani taro da Sarkin Musulmi, Sultan Macciɗo ya jagoranta.
Ko mutum-mutumi na iya maye gurbin yaƙin sojoji a nan gaba?
Ana iya wayar gari a samu mutum-mutumi ya ɗara yawan sojojin da ke fagen daga a Ukraine, kamar yadda wani kamfanin ƙera makamai na Birtaniya da Ukraine ya shaida wa BBC.
Yadda Hisba ta kama matasan da ke musayar matansu na aure a Bauchi
Rundunar Hisba da ke Azare a ƙaramar hukumar Katagum ta jihar Bauchi ta ce ta kama da tsare wasu mutum bakwai da ake zargi da musayar matansu na aure a tsakaninsu.
Yadda Akpabio ya yi barazanar fitar da Oshiomhole daga zauren majalisar dattawa
Dokokin majlisar datawan na ɗauke da ƙa'idoji da suka shafi yadda ƴanmajalisar za su tafiyar da al'amuransu da tsarin zama a majalisar da kuma hukuncin da aka tanada ga sanatocin da suka saɓa doka.
Yaƙin da ake yi a Iran na dab da zuwa ƙarshe -Trump
Wannan shafi ne da ke kawo muku labaran yaƙin Iran da sauran abubuwan da ke faruwa a sassan duniya, Alhamis 07/05/2026
Da gaske ne Iran na amfani da kifaye a matsayin ƴanƙunar baƙin wake?
Shekaru 26 baya, ranar 8 ga Maris ɗin 2000, BBC ta ruwaito cewa Iran ta mallaki kifayen ƙunar baƙin wake.
Ta yaya tarwatsewar ƴan adawa zai shafi zaɓen 2027?
Obi da Kwankwaso sun bayyana cewa rikice-rikice da shari'o'i da rashin tabbas da ADCn ke fama da su ne suka tilasta musu ficewa daga jam'iyyar.
'Babu wani ɗan takara da zai kai labari a Najeriya ba tare da ƙuri'un Igbo ba'
Buba Galadima ya shaidawa BBC cewa halin da ƴan adawa suke ciki a Nijeriya, na buƙatar canza tunani da sake dabara.
KAI TSAYE - Labaran BBC Hausa
Saurari labaran BBC Hausa Kai Tsaye Litinin zuwa Juma’a da karfe 0530, 0630, 1400 da 1930 GMT, sai kuma Asabar da Lahadi da karfe 0530, 0630 da 1930 GMT.





























































