BBC News, Hausa - Labaran Duniya
Babban Labari
Da gaske matsalar tsaro ta fi ƙaruwa gabanin zaɓe a Najeriya?
Ƴan Najeriya na ta muhawara kan kalaman da shugaban majalisar dattawan Najeriya Sanata Godswill Akpabio ya yi cikin wannan mako game da alaƙar matsalar tsaro da zaɓen ƙasar na 2027 da ke tafe.
Liverpool za ta Fafata da Man U kan Wharton, Newcastle za ta sayar da Wissa
Liverpool ta bi sahun Manchester United a yunkurin dauko dan wasan Ingila Adam Wharton daga Crystal Palace, wadda ke son akalla fam miliyan 80 kan dan wasan .
''Ya kamata jama'a su rungumi tubabbun 'yan tada kayar baya''
Yayin da mutane da dama ke nuna fargabata kan mu'amala da tubabbun yan tada kayar bayan nan sama da 700 da gwamnatin Najeriya ta saki, wasu masana halayyar dan adam sun yi gargadin rashin jan su a jiki, na iya janyo su sake komawa ruwa.
Ina ce mashigar Malacca da ka iya haɗa Amurka da China yaƙi?
Kafin cimma yarjejeniyar da ta sa ƙasar Iran buɗe mashigar Hormuz, ɗaya daga cikin manyan hanyoyin ruwa a duniya, hankalin duniya ya koma kan wata muhimmiyar mashigar.
Tinubu ya sanya hannu kan kasafin kuɗin 2026 na naira tiriliyan 68
Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya sanya hannu kan kasafin kuɗin ƙasar na 2026 da yawansa ya kai naira tiriliyan 68.32.
Illoli 7 da zafin rana ke yi wa ƙananan yara da yadda za a kauce musu
Yara ƙanana ba su da cikakken ƙarfin jure zafi kamar manya. Jikinsu ba ya iya daidaita zafin jiki yadda ya kamata, lamarin da ke sa su cikin saurin kamuwa da matsalolin da ke tattare da zafi. kamar yadda wata likitar yara Dr. Amina Yusuf ta shaida wa BBC.
Ina ce mashigar Hormuz da ƙasar Iran ta buɗe?
Duk da cewa Shugaban Amurka Donald Trump ya bayyana cewa yana samun nasara sosai a yaƙin, wani abu da ake ganin tamkar ya tsaya masa a wuya shi ne batun datse mashigar ta Hormuz.
'Tun da Buhari ya yi shekara takwas, dole Tinubu ya yi wa'adi biyu'
Mai bai wa shugaban Najeriya shawara na musamman, Bayo Onanuga ya ce: ''Abin da kawai Atiku ya kamata ya yi shi ne ya manta da batun sake yin takara, saboda har yanzu lokaci ne na Kudu a zaben 2027.''
Me zai biyo baya a rikicin Amurka da Iran? Abu huɗu da za su iya faruwa
Shin yarjejeniyar tsagaita wuta tsakanin Iran da Amurka za ta dore kuma diflomasiyya za ta ci gaba?
Shirye-shiryenmu
Saurari na gaba, Shirin Safe, 05:29, 18 Aprilu 2026, Tsawon lokaci 30,00
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban na duniya.
Saurari, Ra’ayi Riga, 19:29, 17 Aprilu 2026, Tsawon lokaci 1,00,00
Shiri ne a duk ranar Juma'a da ke baiwa masu sauraro damar bayyana ra'ayoyinsu.
Saurari, Shirin Rana, 13:59, 17 Aprilu 2026, Tsawon lokaci 30,00
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban-daban na duniya.
Saurari, Shirin Hantsi, 06:30, 17 Aprilu 2026, Tsawon lokaci 29,30
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban na duniya.
Wasanni
KAI TSAYE, Caicedo ya tsawaita kwantiragin ci gaba da taka leda a Chelsea
Wannan shafi ne da zai ke kawo muku labaran wasannin BBC Hausa daga ranar Lahadi 12 zuwa Juma'a 18 ga watan Afrilun 2026.
Babu tabbacin Rashford zai ci gaba da zama a Barca, Gardon na son komawa Munich
Babu tabbas a makomar Marcus Rashford a Barcelona, Anthony Gordon na duba makomarsa yayin da Bayern Munich ke harin ɗan wasan, yayin da Manchester City ke son ɗaukar Eduardo Conceicao, plus more.
Liverpool na harin Senesi, City na son Read, Newcastle na zawarcin Mourinho
Liverpool na harin ɗan wasan Bournemouth Marcos Senesi, ya yin da suke kuma son ɗauko Anthony Gardon, sai Manchester City da ke son siyen ɗan wasan baya na Feyenoord Givairo Read.
Me ya sa manyan ƙungiyoyin Ingila ke shan wahala a hannun 'ƙanana'?
Har yanzu magoya bayan Manchester United na cikin alhinin rashin nasara da ƙungiyar ta yi a wasanta da Leeds United ranar Litinin da maraice.
Lokuta bakwai da manyan ƙungiyoyin Premier suka yi 'dakon teburi'
Yayin da Arsenal ke neman kore taken da ake yi mata na mai "dakon teburi", mun duba wasu lokuta a baya da manyan ƙungiyoyin Premier suka gaza kai bantensu bayan an kyautata musu zato.
Tashar WhatsApp ta BBC Hausa
A wannan shafin za ku samu labarai daga ƙasashen Afrika da kuma sauran sassan duniya da ɗumi-ɗuminsu domin masu bibiyar mu a WhatsApp.
Kashe ƙwarƙwatar ido
Kuna son tattalin datarku?
Shiga shafinmu na labarai maras hoto domin rage zuƙar data
Labarai da Rahotanni Na Musamman
Me sabuwar dokar zaɓen Najeriya ta ce kan yin takara da takardun bogi?
Ɗaya daga cikin dokokin da ke ta da ƙura ita ce wadda ta hana a ƙwace wa ƴan takarar da suka ci zaɓe da takardar bogi, sannan ta tanadi hukunci ga wanda ya kai su ƙara bai yi nasara ba.
Iran ta amince ba za ta mallaki makamin nukiliya ba - Trump
Wannan shafi na kawo muku abubuwan da ke faruwa a yaƙin da Amurka da Isra'ila ke yi da Iran da kuma sauran muhimman labarai a sassan duniya na 16/04/2026.
Wakilan Amurka za su koma Pakistan don ci gaba da tattaunawa da Iran
Wannan shafi na kawo muku abubuwan da ke faruwa a yaƙin da Amurka da Isra'ila ke yi da Iran da kuma sauran muhimman labarai a sassan duniya na ranar 17/04/2026
Abin da muka sani game da tsagaita wuta tsakanin Isra'ila da Lebanon
Yarjejeniyar ta tsawon tsagaita wutar ta tsawon kwanaki 10 ce, amma da yiwuwar a tsawaita idan an samu fahimtar juna a tattaunawar da ake yi.
Tattalin arzikin duniya na fuskantar barazanar koma baya idan yaƙin Iran ya ci gaba — IMF
Hauhawar farashin mai da gas da abinci na iya sa ci gaban tattalin arziki ya ragu idan rikicin Amurka da Isra’ila da Iran ya ci gaba, in ji IMF.
Me Atiku ke nufi da ba zai sake yin takara ba bayan 2027?
Ƴan Najeriya na ta shaci faɗi da kokwanta haƙikanin abin da tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Atiku Abubakar ya faɗi dangane da burinsa na neman shugabancin Najeriya, inda ya ce ba zai sake takara ba bayan wadda zai yi a 2027.
Jerin jihohi da biranen Najeriya da ambaliya za ta shafa a 2026
An bukaci gwamnatocin jihohi da kananan hukumomi da hukumomin bayar da agajin gaggawa da manoma da shugabannin al'umma da su dauki matakan gaggawa da suka dace domin shirya wa ambaliyar.
Ƙasashen duniya da tattalin arziƙinsu zai fi haɓaka a 2026
Bayan rashin tabbas da tattalin arziƙin duniya ya fuskanta a shekarar da ta gabata, tattalin arziƙin ya sake gamuwa da cikas sanadiyyar rikicin da ake fama da shi a Gabas ta Tsakiya.
Zarge-zargen da ake yi wa shugaban INEC - Ko za su shafi zaɓen Najeriya na 2027?
Kusan wannan ne karon farko da wani shugaban hukumar zaɓen Najeriya ke fuskantar ƙalubale daga shugabannin jam'iyyun da na addinai da kuma sauran al'umma.
Wasu Iraniyawa na cikin fargaba bayan gaza cimma yarjejeniya
Tsagaita wutar da ke tsakanin Amurka da Iran wadda take sama take ƙasa ta ƙara jefa wasu mutane musamman masu rauni da waɗanda ba sa goyon bayan jajircewar da ƙasar tasu ta Iran ke yi, cikin zaman ɗar-dar bayan tattaunawar zaman lafiya da aka yi tsakanin ɓangarorin biyu a Pakistan ta ƙare ba tare da cimma wata matsaya ba.
Tattaunawa tsakanin Amurka da Iran na tafiya yadda ya kamata - Fadar White House
Wannan shafi na kawo muku sahihan bayanai dangane da wainar da ake toyawa a yaƙin da Amurka da Isra'ila ke yi da Iran da kuma sauran abubuwan da ke faruwa a sassan duniya 15/04/2026
Ko Trump zai yi nasara kan toshe tashoshin ruwan Iran?
Matakin na Trump yana da tasiri amma sai a nan gaba za a ga wa matakin zai fi shafa a bayyane.
KAI TSAYE - Labaran BBC Hausa
Saurari labaran BBC Hausa Kai Tsaye Litinin zuwa Juma’a da karfe 0530, 0630, 1400 da 1930 GMT, sai kuma Asabar da Lahadi da karfe 0530, 0630 da 1930 GMT.

































































