BBC News, Hausa - Labaran Duniya
Babban Labari
Mene ne kalaman ɓatanci, mene ne kuma hukuncinsa a addinin Musulunci?
An sha samun yanayin da ya janyo aka kashe wasu mutanen bisa zarge-zargen sun furta kalaman ɓatanci ga Annabi S.A.W.
KAI TSAYE, Saudiyya ta rufe muhimmin bututun mai bayan hari daga Iraq
Wannan shafi ne na kai tsaye da ke kawo muku labaran abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya a ranar Asabar 12/09/2026
Gwamnonin Najeriya da ke neman wa'adi na biyu a zaɓen 2027
Yayin da wasu jihohi za su fuskanci sauyin shugabanci, akwai waɗanda gwamnoninsu ke neman wa'adin mulki na biyu bisa tanadin kundin tsarin mulkin ƙasar.
Darussan da aka koya daga hare-haren 9/11 a Amurka
Harin na 11 ga Satumba, wanda aka fi sani da 9/11, ya zama wani muhimmin lamari da ya tsara manufofin ƙasashen waje, tsaro da tattara bayanan sirri a duniya na tsawon kusan shekaru 20 na farkon wannan ƙarni, tare da matakan da aka ɗauka a matsayin martani ga hare-haren.
Ta yaya ƙasashen duniya 9 suka mallaki makamin nukiliya?
A yau, akwai ƙasashe tara da aka sani da mallakar irin waɗannan makamai da suka haɗa da Amurka da Rasha da Birtaniya da Faransa da China da Indiya da Pakistan da Isra'ila da kuma Koriya ta Arewa.
Halin da Sheikh Lukuwa ke ciki bayan matashi ya caka masa wuƙa a masallaci
Wasu ƙungiyoyin Malaman addinin Musulunci da suka haɗa da na ƙungiyar sufaye ta Tijjaniya a Najeriya da zuri'ar Sheikh Usmanu Danfodiyo da sauran su, sun gabatar da koke ga gwamnatin Jihar Sakkwato da kuma Fadar Mai alfarmaSarkin Musulmi kan wasu kalamai da ake dangantawa da Sheihk Ayuba Musa Lukuwa da ake zargi suna taɓa martaba da matsayin Annabi Muhammad (SAW).
Mayaƙan Houthi sun ''kammala'' ƙwace iko da mashigar Bab al-Mandab
Wannan shafi ne na kai tsaye da ke kawo muku labaran abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya a ranar Juma'a 11/09/2026
Wane mutum ne ya fi kowa tsufa a duniya yanzu haka?
A ƙa'ida idan aka ce mutum mafi tsufa a duniya, ana nufin wanda aka tabbatar da shekarunsa ta hanyar takardar haihuwa ko bayanan haihuwarsa na asibiti a hukumance.
Abincin Afirka 5 da kimiyya ta tabbatar da matuƙar amfaninsu ga lafiya
Daga zogale zuwa hatsin Acha, tare da kuka, dawa zuwa hatsin Teff akwai nau'o'in abinci da dama na Afirka da suka yi suna saboda yalwar sinadaransu masu gina jiki.
Shirye-shiryenmu
Saurari na gaba, Shirin Yamma, 19:29, 12 Satumba 2026, Tsawon lokaci 30,00
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban-daban na duniya.
Saurari, Shirin Hantsi, 06:30, 12 Satumba 2026, Tsawon lokaci 29,30
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban na duniya.
Saurari, Shirin Safe, 05:29, 12 Satumba 2026, Tsawon lokaci 30,00
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban na duniya.
Saurari, Ra’ayi Riga, 19:29, 11 Satumba 2026, Tsawon lokaci 1,00,00
Shiri ne a duk ranar Juma'a da ke baiwa masu sauraro damar bayyana ra'ayoyinsu.
Wasanni
Liverpool ta nace wa Olise, Manchester United na harin Truffert
Har yanzu Liverpool ta kafe kan son Micheal Olise, duk da cewa Bayern Munich ta ce ba na sayarwa ba ne, shi kuwa Philippe Coutinho ya amince da tafiya Santos, yayin da Man United kuma ke sa ido kan Adrien Truffert.
KAI TSAYE, Nakan sa Arsenal ta fuskanci kalubale da niyya - Arteta
Wannan shafi ne da ke kawo muku labaran wasannin BBC Hausa daga 7 zuwa 12 ga watan Satumbar 2026.
Zubimendi ka iya barin Arsenal, Madrid za ta tsawaita kwantiragin Guler
Watakila Martin Zubimendi ya gabatar da bukatar barin Arsenal a watan Janairu, yayin da Mauro Icardi ke da damar tafiya Everton, kungiyar da ta basar a kan maganar alakarta da Anthony Martial.
Yaushe Afirka za ta sake samun Ballon d'Or?
An zabi Sadio Mane da Achraf Hakimi a matsayin waɗanda za su yi takarar kyautar Ballon d'Or ta wannan shekarar - amma yaushe ne wani ɗan Afirka zai lashe kyautar da ta fi kowacce shahara a fagen ƙwallon kafa a karon farko tun shekarar 1995?
Fitattun ƴanƙwallo da za su iya lashe kyautar Ballon d'Or ta 2026
Bikin na bana na da muhimmanci saboda zai cika shekara 70 tun lokacin da aka ƙirƙiro kyautar a shekarar 1956.
Tashar WhatsApp ta BBC Hausa
A wannan shafin za ku samu labarai daga ƙasashen Afrika da kuma sauran sassan duniya da ɗumi-ɗuminsu domin masu bibiyar mu a WhatsApp.
Kuna son tattalin datarku?
Shiga shafinmu na labarai maras hoto domin rage zuƙar data
Labarai da Rahotanni Na Musamman
Me ya faru a harin 11 ga Satumba, kuma mutum nawa ne suka mutu?
A yau ne za a gudanar da bikin tunawa da waɗanda suka rasa rayukansu a harin a Amurka, inda ake sa ran gudanar da bukukuwa da wasu shirye-shirye daban-daban.
Harin Iran ya lalata jiragen yaƙin Amurka 20 a Jordan
Wannan shafi ne na kai tsaye da ke kawo muku labaran abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya a ranar Laraba 10/09/2026
Su wane ne mayaƙan Houthi a Yemen, kuma me ya sa suke rikici da Saudiyya?
A cikin ƴan makonnin nan, an sake samun ƙaruwar rikici tsakanin mayaƙan Houthi na Yemen da Saudiyya, lamarin da ya jawo tattaunawa kan rawar da ƙawancen tsaro na Pakistan da Turkiyya da Saudiyya ka iya takawa.
Mene ne hijabi, kuma mene ne asalinsa a Musulunci?
An dai sha ganin yadda batun saka hijabi ke tayar da ƙura, lamarin da ya sa wasu ke tambayar matsayinsa da asalinsa, musamman ganin akwai na'uka daban-daban na hijabin.
Jihohin arewacin Najeriya 8 da zaɓen gwamnansu zai ɗauki hankali a 2027
Masana da masu sa ido kan harkokin siyasa na ganin cewa wasu jihohin za su fi ɗaukar hankali saboda sauye-sauyen siyasa da sauya sheƙar manyan ƴan siyasa zuwa wasu jam'iyyu da kuma ƙulla sabbin ƙawance.
Sabbin fasahohi da sabuwar iPhone mai siffar littafi ta zo da su
A cewarsa, samfurin Apple ɗin zai "sake fasalin wayoyi masu irin wannan fasahar ta rufewa da buɗewa."
Alƙawurra 3 da ƴan takarar gwamnan ADC suka yi wa ƴan arewacin Najeriya
A ranar Laraba ne ƴan takarar gwamnoni na ADC daga jihohin Arewa maso yammacin Najeriya suka bayyana manufofinsu, yayin da aka fara buɗe kafar fara yaƙin neman zaben gwamnoni na 2027.
Barazana 10 da AI ke yi wa ɗan'adam
Ko a wannan makon ma sai dai babban jami'in Majalisar Dinkin Duniya mai kula da Haƙƙin Ɗan Adam, Volker Türk, ya yi gargaɗin cewa tasirin kirkirarriyar basira ta AI na iya zama "barazana ga wanzuwar bil'adama".
IAEA ta tura batun nukiliyar Iran gaban Kwamitin Tsaro na MDD
Wannan shafi ne na kai tsaye da ke kawo muku labaran abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya a ranar Laraba 09/09/2026
Yadda dangantakar Birtaniya da Isra'ila ta yi mummunan tsami
Martanin da Isra'ila ta mayar ga matakin da gwamnatin Birtaniya ta ɗauka na haramta ciniki da matsugunan Isra'ila a Yammacin Kogin Jordan da aka mamaye ya tabbatar da muhimmancin wannan lokacin.
Abubuwan da suka kamata ku sani kan fara kamfe na gwamnoni a Najeriya
A ranar Larabar nan 9 ga Satumba 2026, ne Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta amince a fara yakin neman zaɓe a hukumance ga 'yan takarar gwamnoni da na majalisun jihohi gabanin zaɓukan 2027. Wannan na zuwa ne bisa jadawalin zaɓe da hukumar ta fitar.
Man Utd na harin Hall, Atletico ba ta son sayar wa City Baena
Lewis Hall na iya barin Newcastle United duk da cewa ya amince da sabon kwantiragi, yayin da Yasin Ayari ya kusa kulla yarjejeniya da Brighton, amma Kaoru Mitoma na shirin tafiya, ita kuwa Chelsea za ta koma zawarcin Manu Kone a kokarin samun dan wasan tsakiya.
KAI TSAYE - Labaran BBC Hausa
Saurari labaran BBC Hausa Kai Tsaye Litinin zuwa Juma’a da karfe 0530, 0630, 1400 da 1930 GMT, sai kuma Asabar da Lahadi da karfe 0530, 0630 da 1930 GMT.






























































