BBC News, Hausa - Labaran Duniya
Babban Labari
Za mu kai wa Amurka zafafan hare-hare idan suka ƙara kai mana hari - IRGC
Wannan shafi ne da ke kawo muku irin wainar da ake toyawa a yaƙin da Amurka da Isra'ila ke yi a kan Iran da sauran abubuwan da ke faruwa a sassan duniya na ranar 30/04/2026
Abin da hukuncin kotun ƙoli ke nufi ga David Mark da Kabiru Turaki
Kotun ƙoli ta yanke hukunce-hukunce guda biyu dangane da shari'o'in da ɓangarorin jam'iyyun hamayya na PDP da ADC suka shigar.
Mutumin da ya kai gawar ƴar'uwarsa banki don nuna shaidar ta mutu
Wani bidiyo da aka yi ta yaɗawa ya nuna mutumin ɗauke da ƙwarangal ɗin ƴar'uwarsa kan hanyar zuwa banki.
Waɗanne ƴan wasan Afirka ne za su haska a gasar cin Kofin Duniya?
A wannan maƙala, mun yi duba kan wasu ƴan wasan Afirka da za su fi haskawa a gasar a Amurka.
Me ya sa Pakistan ta yanke shawarar buɗe wa Iran hanyar kasuwanci?
Sanarwar ɗaukar wannan mataki da gwamnatin Pakistan ta yi, ya zo a daidai lokacin da Iran ke fuskantar wahalhalu wajen shigar da kayaki cikin ƙasar daga wasu ƙasashe ko kuma sayar da kayanta saboda toshe hanyoyin ruwanta da Amurka ta yi.
Ko waɗanne dalilai ne suka haddasa rikici a PRP?
Jam'iyyar ta PRP ta yi gargaɗi game da take-taken wasu waɗanda ta kwatanta da ɓara-gurbi da ke neman yi mata kutse da rikita mata lissafi.
Ina mafita ga sojojin da ke mulki a Mali bayan boren 'yan bindiga?
Sojojin da suka yi juyin mulki sun zo ne da zimmar ƙarfafa harkokin tsaro, amma harin ƙarshen makon ya haifar da tambayoyi da dama.
Abin da ya sa ADC ke son a gaggauta yanke hukunci kan shugabancinta
Faisal Kabir mai magana ne da yawun ADC tsagin shugabancin David Mark ya ce sun je wajen babbar mai shari'ar ne domin suna buƙatar a kammala shari'ar a cikin lokaci.
Yadda ɗansanda ya harbe wani matashi a Najeriya
Hankalin ƴan Najeriya musamman matasa idan ya yi dubu ya tashi sakamakon ganin wani bidiyo da ke waɗari a shafukan soshiyal midiya inda ya nuna yadda wani matashi ke faman roƙon jami'an ƴansanda amma duk da haka suka harbe shi.
Shirye-shiryenmu
Saurari na gaba, Shirin Safe, 05:29, 1 Mayu 2026, Tsawon lokaci 30,00
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban na duniya.
Saurari, Shirin Yamma, 19:29, 30 Aprilu 2026, Tsawon lokaci 30,00
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban-daban na duniya.
Saurari, Shirin Rana, 13:59, 30 Aprilu 2026, Tsawon lokaci 30,00
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban-daban na duniya.
Saurari, Shirin Hantsi, 06:30, 30 Aprilu 2026, Tsawon lokaci 29,30
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban na duniya.
Wasanni
KAI TSAYE, Mainoo ya sabunta ƙwantiransa a Man United
Wannan shafi ne da zai ke kawo muku labaran wasannin BBC Hausa daga Lahadi 26 ga watan Afirilu zuwa Juma'a 1 ga watan Mayun 2026.
'Abin da ya sa Perez ke neman Mourinho ya koma Real Madrid'
Ɗaya daga cikin waɗanda ake ambatawa za su iya maye gurbin Arbeloa akwai tsohon kocin ƙungiyar, Jose Mourinho, wanda yanzu haka yake horasa da ƙungiyar Benfica da ke Portugal.
Ƴan wasa 10 da za su haska a zagayen kusa da ƙarshe na Gasar Zakarun Turai
Mun kuma fara ne daga na 10 zuwa, wanda muke ganin ya fi kowa ƙoƙari a cikinsu a bana.
Man Utd na son Leao, Madrid na shirin sake dawo da Mourinho
Mai yuwuwa Man United ta karkata ga dan wasan gaba na gefe Rafael Leao, dan Portugal a bazara, inda AC Milan take a shirye a yi maganar musaya da ita ta karbi Rashford ko Ugarte, ita kuwa Benfica na shirin nemo wanda zai maye Kourinho wanda ake alakanta wa da Real Madrid.
Arsenal na zawarcin Osimhen,Mourinho zai iya koma wa Real Madrid
Daraktan wasanni na Arsenal ya je Istanbul don kallon Galatasaray a yayin da ake rade-radin cewa Gunners na son dan wasan kungiyar Victor Osimhen .
Tashar WhatsApp ta BBC Hausa
A wannan shafin za ku samu labarai daga ƙasashen Afrika da kuma sauran sassan duniya da ɗumi-ɗuminsu domin masu bibiyar mu a WhatsApp.
Kashe ƙwarƙwatar ido
Kuna son tattalin datarku?
Shiga shafinmu na labarai maras hoto domin rage zuƙar data
Labarai da Rahotanni Na Musamman
Wane giɓi ficewar UAE daga Opec za ta haifar?
Lamarin zai yi tasiri kaɗan kan toshe hanyoyin ruwa a yanzu, amma komai zai sauya komai daga baya.
Yadda wasu 'yan APC ke zargin gwamnoni da wawushe fom na takara
Yayin da jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta fara shirye-shiryen tunkarar zaben 2027, batun mallakar fom din takara na neman haifar da rudani a jam'iyyar.
Ƙalubalen da ke gaban APCn Kano bayan naɗin Sule Garo
Batun wanda zai zama mataimakin gwamnan ya ja hankali matuƙa, inda aka samu rabuwar kai, har ɓaraka ta kunno kai a tsakanin wasu jagororin jam'iyyar APC na jihar.
Dalilan ƙaruwar hare-haren ta'addanci a yankin Sahel
Hare-haren da ƙungiyar Jamaat Nusrat al-Islam wal-Muslimin (JNIM), wadda reshen ƙungiyar al-Qaeda ce ta kai a biranen ƙasar Mali a ƙarshen mako ya fito da irin barazanar tsaro da ƙasashen yankin Sahel ke fuskanta a fili.
Me zai rage a ƙarfin NATO idan Amurka ta fice daga kawancen?
Shugaban Amurka, Donald Trump ya sha nanata rashin gamsuwarsa da ƙawayen Amurka na Turai a hirarrakin kafofin yaɗa labarai da sakonnin sada zumunta da ya yake wallafawa.
Ganduje ya mayar wa Abba Kabir martani
Lokacin da gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya bayyana cewa tsohon shugaban jam'iyyar APC na ƙasa Abdullahi Ganduje ba ya da ikon ''ba shi umarni'', mutane da dama sun yi mamaki.
Shugaban Mali ya gana da jami'an ƙasar Rasha
Wannan shafi ne da ke kawo muku irin wainar da ake toyawa a yaƙin da Amurka da Isra'ila ke yi a kan Iran da sauran abubuwan da ke faruwa a sassan duniya na ranar 28/04/2026
Yadda ƙungiyar JNIM ta zama babbar barazana a Mali
An kafa ƙungiyar JNIM ranar 2 ga watan Maris na 2017 a matsayin haɗakar ƙawancen ƙungiyoyi jihadi masu alaƙa da al-Qaeda a arewacin Afirka da yankin Sahel.
Yadda batun tsayar da ɗan takarar haɗin gwiwa ya raba kan 'yan adawar Najeriya
Da alama sanarwar wasu jam'iyyun hamayyar Najeriya ta baya bayan nan ta yiwuwar tsayar da dan takarar gamin gambiza a zaben 2027 ba ta samu shiga a wajen wasu daga cikin 'yan hamayyar kasar musamman wadanda suke ikirarin shugabantar wasu rassan jam'iyyun ba.
Abin da muka sani kan kashe masu kallon ƙwallo a Adamawa
Ƙungiyar 'Islamic State' (IS) ta bayyana cewa ita ce ta kai harin, ba tare da ta bayar da dalilin da ya sa ta kai shi ba.
Ko jam'iyyun hamayyar Najeriya za su iya tsayar da ɗan takara ɗaya?
Babban abin da ya fito daga taron shi ne amincewar da ƴan hamayyar suka yi ta tsayar da ɗan takarar shugaban ƙasa guda ɗaya, sai su haɗu su mara masa baya ya gwabza da Tinubu.
Wane ne ke da ƙarfin yanke hukunci a Iran?
Tambayar da masu bibiyar al'amura ke yi tun bayan ɓarkewar yaƙin da Amurka tare da Isra'ila suka ƙaddamar kan ƙasar Iran ita ce wane ne ke da ƙarfin faɗa a ji a ƙasar?
KAI TSAYE - Labaran BBC Hausa
Saurari labaran BBC Hausa Kai Tsaye Litinin zuwa Juma’a da karfe 0530, 0630, 1400 da 1930 GMT, sai kuma Asabar da Lahadi da karfe 0530, 0630 da 1930 GMT.

































































